PDP ce kaɗai jam’iyyar adawa a Nijeriya yanzu – Wike
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa jam’iyyar adawa kaɗai da ya sani a halin yanzu a Nijeriya ita ce PDP.
Wike ya bayyana hakan ne a wani taron manema labarai, inda ya ce sauran jam’iyyun siyasa ba su da tasiri a zahiri a fagen adawa a ƙasar.
A cewarsa, PDP ce kaɗai ke nuna ƙarfin adawa ga manufofin gwamnati, yayin da APC ke riƙe da madafun iko a matakin tarayya.
Comments
Post a Comment