DA DUMI-DUMI: Majalisar dokokin jihar Kano ta tantance Murtala Sule Garo don zama mataimakin Gwamna


DA DUMI-DUMI: Majalisar dokokin jihar Kano ta tantance Murtala Sule Garo don zama mataimakin Gwamna 

Majalisar dokokin jihar Kano ta kammala tantance Hon. Murtala Sule Garo, Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa a matsayin Mataimakin Gwamna.

Sakataren yaɗa labarai na majalisar dokokin jihar Kano, Kamaludeen Sani Shawai ne ya tabbatar da hakan cikin wata gajeriyar sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

Acewarsa, kwamitin da Mataimakin Kakakin Majalisar, Rt. Hon. Muhammad Bello Butu Butu ke jagoranta, zai gabatar da rahotonsa ranar Litinin domin amincewa ta ƙarshe.

Comments

Popular posts from this blog

Zazzau Emir’s Defamation Case: Court Bars Claimant Over Non-Compliance, Adjourns Proceedings

Alleged 419 Case: Senator Abdu Kwari in Fresh Court Battle Over Property Deal

Maradin, Dan Saran and Wakilin Watsa Labaran Zazzau Honour Loyal Aides with Traditional Titles